INNALILLAHI WA’INNA ILAIHI RAJI’UN.Allah yayi wa Alhaji Umaru Malumfashi wanda aka fi sani da “KAFI GWAMNA” rasuwa .Muna Addu’ar Allah Ya jikansa ya gafarta masa kurakuransa yasa Aljanna ce makomarsa. Idan tamu tazo Allah yasa mu cika da kyau da imani.R.I.J.F 😭 😭 😭 😭 😭 ðŸ˜­

Design a site like this with WordPress.com
Get started